Aisha na so ta yi fice a wasan kwallon doki | BBC Hausa

A Najeriya musamman arewacin kasar, sabon abu ne a ga mace na buga wasan kwallon doki.

Amma Aisha Ahmad Suleiman, mai shekara 18 na neman yin fice a wasan kwallon doki.

Ta bayyana cewa ta fara da sha’awar dabbobi musamman dawakai wanda daga baya ta fara wasan kwallon doki.

Ta kuma ce ta fuskanci kalubale daban-daban bayan ta fara wasan kwallon dawaki.

More News

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaÆ™i da yiwa tattalin arzikin Æ™asa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...

An kori sojojin Najeriya biyu saboda satar kebul a matatar Dangote

Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da korar wasu sojoji biyu da ake zargi da satar igiyoyin sulke a harabar matatar Dangote da ke jihar...

Magoya bayan APC da dama sun koma NNPP a Kano

Jam'iyar NNPP ta karɓi magoya bayan jam'iyar APC da dama a jihar Kano. Mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdul Salam Gwarzo shi ne ya karɓi...