A Gobe Alhamis Ne Ganduje Da Abba Zasu Bayyana Gaban Kotu

A ranar Alhamis, 4 ga watan Afrilu, 2019 ake sa ran kotun da ke sauraran kararrakin zabe, reshen jihar Kano za ta fara zamanta domin saurarar karar da jam’iyar PDP ta shigar game da zaben cike gibin da aka gudanar a ranar Asabar 23 ga watan Maris. Rahotanni sun bayyana cewar kotun za ta kaddamar da zaman nata na farko da misalin karfe 10 na safiya.

More News

EFCC na neman Yahaya Bello ruwa a jallo

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (Economic and Financial Crimes Commission) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a matsayin...

Mutane da dama sun mutu bayan motar fasinja ta taka bam a Borno

Akalla mutane 16 ne ake fargabar sun mutu yayin da wasu 20 suka jikkata bayan wata motar fasinja da ke kan titin Baga-Kukawa a...

Sojoji Sun Ceto Lydia Simon ĆŠaya Daga Cikin Ćłan Matan Chibok

Dakarun sojan Najeriya dake aiki da rundunar samar da tsaro ta Operation Desert Sanity III sun samu nasarar ceto, Lydia Simon É—aya daga cikin...

Gwamna da ƴansanda sun daƙile yunkurin EFCC na kama Yahaya Bello

A ranar Laraba ne Gwamnan Jihar Kogi, Usman Ododo, ya dakile wani yunkurin da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ta...