2019: PDP ta yi martani dangane da dage zaben Najeriya

Shugaban jam’iyar PDP a jihar Adamawa Barr. A.T Shehu, ya bayyana cewa akwai lauje cikin nadi a wannan lamarin ganin yanayin da aka dage baban zaben da aka shirya yi yau asabar.

Shima dan takarar babbar jam’iyar adawa ta PDP, kuma tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar, yace nan bada jimawa ba, zasu gana da masu ruwa da tsaki don fitar da matsaya, kan dage zabe, amma shi ma ya nuna bacin ransa.

Tuni wasu ma’aikatan wucin gadi da aka dauka don gudanar da aikin zaben suka nuna bacin ransu, musamman wadanda aka tura yankuna masu nisa.

More News

EFCC na neman Yahaya Bello ruwa a jallo

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (Economic and Financial Crimes Commission) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a matsayin...

Mutane da dama sun mutu bayan motar fasinja ta taka bam a Borno

Akalla mutane 16 ne ake fargabar sun mutu yayin da wasu 20 suka jikkata bayan wata motar fasinja da ke kan titin Baga-Kukawa a...

Sojoji Sun Ceto Lydia Simon ĆŠaya Daga Cikin Ćłan Matan Chibok

Dakarun sojan Najeriya dake aiki da rundunar samar da tsaro ta Operation Desert Sanity III sun samu nasarar ceto, Lydia Simon É—aya daga cikin...

Gwamna da ƴansanda sun daƙile yunkurin EFCC na kama Yahaya Bello

A ranar Laraba ne Gwamnan Jihar Kogi, Usman Ododo, ya dakile wani yunkurin da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ta...